Online Bibel

- Annoncer -




Malaki 1:9 - Sabon Rai Don Kowa 2020

9 “To, firistoci yanzu ku gwada ku roƙi Allah yă yi mana alheri. Da irin hadayun nan a hannuwanku ne zai ji ku?” In ji Ubangiji Maɗaukaki.

Se kapitlet Kopi

Littafi Mai Tsarki

9 To, firistoci ku gwada, ku roƙi Allah domin ya yi mana alheri. Ai, ba zai amsa addu'arku ba, wannan kuwa laifinku ne. Ubangiji Mai Runduna ya faɗa.

Se kapitlet Kopi




Malaki 1:9

Følg os:

Annoncer


Annoncer