Online Bibel

- Annoncer -




Makoki 1:17 - Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Sihiyona ta miƙa hannunta, amma ba wani da zai yi mata ta’aziyya. Ubangiji ya umarta cewa maƙwabtansa za su zama maƙiyansa; Urushalima ta zama abar ƙyama a cikinsu.

Se kapitlet Kopi

Littafi Mai Tsarki

17 Sihiyona tana miƙa hannuwanta, Amma ba wanda zai ta'azantar da ita. Gama Ubangiji ya umarci maƙwabtan Yakubu su zama maƙiyansa. Urushalima kuma ta zama ƙazantacciya a tsakaninsu.

Se kapitlet Kopi




Makoki 1:17

Følg os:

Annoncer


Annoncer