Online Bibel

- Annoncer -




Mahukunta 1:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Zuriyar surukin Musa, Keniyawa, suka haura daga Birnin dabino tare da mutanen Yahuda don su zauna cikin mutanen Hamadan Yahuda a cikin Negeb kusa da Arad.

Se kapitlet Kopi

Littafi Mai Tsarki

16 Zuriyar Bakene, surukin Musa kuwa suka fita tare da mutanen Yahuza daga birnin dabino, wato Yariko, suka tafi jejin Yahuda da take a Negeb kudu da Arad. A can suka zauna tare da Amalekawa.

Se kapitlet Kopi




Mahukunta 1:16

Følg os:

Annoncer


Annoncer