Online Bibel

- Annoncer -




Luka 4:9 - Sabon Rai Don Kowa 2020

9 Sai Iblis, ya kai shi Urushalima ya sa ya tsaya a kan wuri mafi tsayi na haikali ya ce, “In kai Ɗan Allah ne, ka yi tsalle daga nan zuwa ƙasa.

Se kapitlet Kopi

Littafi Mai Tsarki

9 Sai kuma ya kai shi Urushalima, ya ɗora shi can kan tsororuwar Haikali, ya ce masa, “In dai kai Ɗan Allah ne, to, dira ƙasa daga nan,

Se kapitlet Kopi




Luka 4:9

Følg os:

Annoncer


Annoncer