Online Bibel

- Annoncer -




Luka 2:15 - Sabon Rai Don Kowa 2020

15 Da mala’ikun suka bar su, su suka koma sama, sai makiyayan suka ce wa juna, “Mu je Betlehem mu ga wannan abin da ya faru, wanda Ubangiji ya sanar mana.”

Se kapitlet Kopi

Littafi Mai Tsarki

15 Da mala'iku suka tafi daga gare su suka koma Sama, sai makiyayan suka ce wa juna, “Mu tafi Baitalami yanzu, mu ga abin nan da ya faru, wanda Ubangiji ya sanar da mu.”

Se kapitlet Kopi




Luka 2:15

Følg os:

Annoncer


Annoncer