Online Bibel

- Annoncer -




Ayuba 1:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah, ba ruwansa da mugunta.”

Se kapitlet Kopi

Littafi Mai Tsarki

8 Ubangiji ya ce masa, “Ko ka lura da bawana Ayuba? Ba wani mutumin kirki, mai aminci, kamarsa a duniya. Yana yi mini sujada, natsattse ne, yana ƙin aikata kowace irin mugunta.”

Se kapitlet Kopi




Ayuba 1:8

Følg os:

Annoncer


Annoncer