Online Bibel

- Annoncer -




Markus 2:17 - Littafi Mai Tsarki

17 Da Yesu ya ji haka, ya ce musu, “Ai, lafiyayyu ba ruwansu da likita, sai dai marasa lafiya. Ba domin in kira masu adalci na zo ba, sai masu zunubi.”

Se kapitlet Kopi

Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Da jin wannan, Yesu ya ce musu, “Ai, masu lafiya ba sa bukatar likita, sai dai marasa lafiya. Ban zo domin in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi.”

Se kapitlet Kopi




Markus 2:17

Følg os:

Annoncer


Annoncer