Online Bible

- Reklamy -




Zefaniya 2:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Taku ta ƙare ku da kuke zama a bakin teku, Ya ku mutanen Keretawa; maganar Ubangiji tana gāba da ke, Ya ke Kan’ana, ƙasar Filistiyawa. “Zan hallaka ki kuma babu abin da zai rage.”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

5 Taku ta ƙare, ku mazaunan gaɓar teku, ke al'ummar Keretiyawa! Ya Kan'ana, ƙasar Filistiyawa, Maganar Ubangiji tana gāba da ke, Za a hallaka ki har ba wanda zai ragu.

Viz kapitola kopírovat




Zefaniya 2:5

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy