Online Bible

- Reklamy -




Zefaniya 2:15 - Sabon Rai Don Kowa 2020

15 Birnin da yake harka ke nan da take zaune lafiya. Ta ce wa kanta, “Ni ce, kuma babu kamata.” Dubi irin kangon da ta zama mana, mazaunin namun jeji! Duk wanda ya wuce ta sai ya yi mata tsaki yana kaɗa kai.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

15 Wannan shi ne birnin da yake da harka, mai zaman lafiya, Wanda yake ce wa kansa, “Ba wani sai ni.” Ga shi, ya zama kufai, Wurin zaman dabbobi! Duk wanda ya wuce ta wurin, Zai yi tsaki, ya kaɗa kai.

Viz kapitola kopírovat




Zefaniya 2:15

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy