Online Bible

- Reklamy -




Obadiya 1:19 - Sabon Rai Don Kowa 2020

19 Mutane daga Negeb za su mamaye duwatsun Isuwa, mutane kuma daga gindin tuddai za su mallaki ƙasar Filistiyawa. Za su mamaye filayen Efraim da Samariya, Benyamin kuwa zai mallaki Gileyad.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

19 Isra'ilawan da yake Negeb za su mallaki dutsen Isuwa, Waɗanda suke a filaye na Yahuza za su mallaki ƙasar Filistiya. Isra'ilawa za su mallaki yankin ƙasar Ifraimu da Samariya, Jama'ar Biliyaminu za su mallaki Gileyad.

Viz kapitola kopírovat




Obadiya 1:19

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy