Online Bible

- Reklamy -




M.Sh 7:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Dole ku hallaka dukan mutanen da Ubangiji Allahnku ya bashe su gare ku. Kada ku ji tausayinsu, kada kuma ku bauta wa allolinsu, gama wannan zai zama tarko gare ku.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

16 Sai ku hallaka dukan mutanen da Ubangiji Allahnku ya bashe su a hannunku. Kada ku ji tausayinsu. Kada kuma ku bauta wa gumakansu, don kada su zamar muku tarko.

Viz kapitola kopírovat




M.Sh 7:16

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy