Online Bible

- Reklamy -




Markus 5:7 - Sabon Rai Don Kowa 2020

7 Ya yi ihu da babbar murya ya ce, “Ina ruwanka da ni Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ka rantse da Allah cewa ba za ka ba ni azaba ba!”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

7 ya ƙwala ihu ya ce, “Ina ruwanka da ni, Yesu Ɗan Allah Maɗaukaki? Na gama ka da Allah, kada ka yi mini azaba.”

Viz kapitola kopírovat




Markus 5:7

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy