Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 9:48 - Sabon Rai Don Kowa 2020

48 sai Abimelek da dukan mutanensa suka haura zuwa Dutsen Zalmon. Sai ya ɗauki gatari ya sassare waɗansu rassa, waɗanda ya sa a kafaɗunsa. Ya umarci mutanen da suke tare da shi ya ce, “Sauri, ku yi abin da kuka ga na yi!”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

48 Sai ya tafi da mutanen da suke tare da shi suka hau Dutsen Zalmon. Ya ɗauki gatari ya sari reshen itace, ya saɓe a kafaɗa. Ya ce wa mutanen da suke tare da shi, su yi hanzari su yi kamar yadda ya yi.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 9:48

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy