Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 8:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 To, mutanen Efraim suka ce wa Gideyon, “Me ya sa ka yi mana haka? Me ya sa ba ka kira mu lokacin da ka tafi yaƙi da Midiyawa ba?” Suka zarge shi sosai.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

1 Mutanen Ifraimu suka ce wa Gidiyon, “Me ke nan ka yi mana, da ba ka kirawo mu lokacin da ka tafi yaƙi da Madayanawa ba?” Suka yi masa gunaguni ƙwarai.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 8:1

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy