Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 6:25 - Sabon Rai Don Kowa 2020

25 A wannan dare Ubangiji ya ce masa, “Ka ɗauki bijimi na biyu daga garken mahaifinka, wannan mai shekara bakwai. Ka rushe bagaden mahaifinka na Ba’al ka sare ginshiƙin Ashera kusa da ita.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

25 A wannan dare Ubangiji ya ce masa, “Ka ɗauki bijimin mahaifinka, da wani bijimin bana bakwai. Sa'an nan ka rushe bagaden gunkin nan Ba'al na mahaifinka, ka sare gumakan da suke kusa da shi.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 6:25

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy