Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 6:15 - Sabon Rai Don Kowa 2020

15 Gideyon ya ce, “Amma Ubangiji, yaya zan iya ceci Isra’ila? Kabilata ce marar ƙarfi duka a Manasse, kuma ni ne ƙarami a iyalina.”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

15 Gidiyon ya amsa ya ce, “Ubangiji, yaya zan yi in ceci Isra'ilawa? Ga shi, dangina ne mafi ƙanƙanta a kabilar Manassa, ni ne kuma ƙarami a gidanmu.”

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 6:15

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy