Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 3:15 - Sabon Rai Don Kowa 2020

15 Isra’ilawa suka sāke yin kuka ga Ubangiji, ya kuwa ba su mai ceto, Ehud, wani bahago, ɗan Gera daga kabilar Benyamin. Isra’ilawa suka aike shi da haraji wurin Eglon sarkin Mowab.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

15 Amma sa'ad da Isra'ilawa suka yi kuka ga Ubangiji, ya ba su wanda zai cece su, wato Ehud, ɗan Gera daga kabilar Biliyaminu, shi kuwa bahago ne. Isra'ilawa suka aika wa Eglon Sarkin Mowab da kyautai ta hannun Ehud.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 3:15

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy