Mahukunta 3:13 - Sabon Rai Don Kowa 202013 Da ya sami Ammonawa da Amalekawa suka haɗa hannu tare, sai Eglon ya tafi ya auka wa Isra’ila, suka ƙwace Birnin Dabino. Viz kapitolaLittafi Mai Tsarki13 Sai ya tattaro Amoriyawa da Amalekawa, ya je ya ci Isra'ilawa, ya mallaki birnin dabino, wato Yariko. Viz kapitola |