Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 20:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Da dad dare mutanen Gibeya suka bi ni suka kewaye gidan da niyya su kashe ni. Suka yi wa ƙwarƙwarata fyaɗe, har ta mutu.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

5 Sai mutanen Gibeya suka kewaye gidan da nake da dare, suna neman kashe ni, da ba su same ni ba, sai suka yi wa ƙwarƙwarata faɗe har ya kai ta ga mutuwa.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 20:5

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy