Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 20:48 - Sabon Rai Don Kowa 2020

48 Mutanen Isra’ila suka koma wurin mutanen Benyamin suka kashe dukan waɗanda suke a birnin, tare da dabbobi da kome da suka samu. Dukan garuruwan da suka samu sun ƙone su ƙaf.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

48 Mutanen Isra'ila kuma suka komo, suka fāɗa wa sauran mutanen Biliyaminu. Suka karkashe su, mutane, da dabbobi, da dukan abin da suka iske. Suka ƙone garuruwan wannan yankin ƙasa.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 20:48

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy