Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 20:35 - Sabon Rai Don Kowa 2020

35 Ubangiji kuwa ya fatattake mutanen Benyamin a gaban Isra’ila; a ranar kuwa Isra’ilawa sun kashe mutum 25,100 na mutanen Benyamin, dukansu ɗauke da takuba.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

35 Ubangiji kuwa ya fatattake mutanen Biliyaminu a gaban Isra'ilawa. Isra'ilawa kuwa suka hallaka mutanen Biliyaminu dubu ashirin da biyar da ɗari ɗaya (25,100) a wannan rana, waɗannan duka kuwa mayaƙa ne.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 20:35

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy