Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 20:26 - Sabon Rai Don Kowa 2020

26 Sa’an nan Isra’ilawa, dukan mutane, suka haura zuwa Betel, a can suka zauna suna kuka a gaban Ubangiji. Suka yi azumi a wannan rana har yamma suka miƙa hadayun ƙonawa da hadayun salama ga Ubangiji.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

26 Dukan rundunan Isra'ilawa suka haura zuwa Betel, suka yi makoki, suka zauna a gaban Ubangiji suka yi azumi har maraice. Sa'an nan suka miƙa wa Ubangiji hadayu na ƙonawa da na salama.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 20:26

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy