Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 20:22 - Sabon Rai Don Kowa 2020

22 Amma mutanen Isra’ila suka ƙarfafa juna, suka sāke koma inda suka ja dāgā a rana ta farko.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

22-23 Mutanen Isra'ila suka tafi inda ake sujada suka yi makoki a gaban Ubangiji har zuwa dare. Suka tambaye shi suka ce, “Mu sāke zuwa domin mu yi yaƙi da 'yan'uwanmu mutanen Biliyaminu?” Ubangiji ya ce musu, “I, ku tafi.” Saboda haka sai sojojin Isra'ilawa suka ƙarfafa, suka sāke jān dāga a inda suka jā ta dā.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 20:22

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy