Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 20:18 - Sabon Rai Don Kowa 2020

18 Sai Isra’ilawa suka haura zuwa Betel suka nemi nufin Allah, suka ce, “Wane ne a cikinmu zai fara fāɗa wa mutanen Benyamin?” Ubangiji ya ce, “Yahuda ce za tă fara.”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

18 Isra'ilawa suka tashi suka tafi Betel. A can suka yi tambaya ga Allah suka ce, “Wace kabila ce daga cikinmu za ta fara faɗa wa kabilar Biliyaminu?” Ubangiji ya ce, “Kabilar Yahuza ce za ta fara.”

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 20:18

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy