Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 20:13 - Sabon Rai Don Kowa 2020

13 Yanzu fa sai ku fitar da waɗannan ’yan iskan da suka aikata wannan abu na Gibeya don mu kashe su mu kawar da mugunta daga Isra’ila!” Amma mutanen Benyamin ba su saurari ’yan’uwansu Isra’ilawa ba.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

13 Yanzu sai ku ba da mutanen nan 'yan iska da take cikin Gibeya don mu kashe su, mu kawar da mugunta daga cikin Isra'ila.” Amma mutanen Biliyaminu ba su kula da maganar 'yan'uwansu, Isra'ilawa ba.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 20:13

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy