Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 20:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Sa’an nan dukan Isra’ilawa daga Dan zuwa Beyersheba kuma daga ƙasar Gileyad mutane kamar mutum guda suka fito suka taru a gaban Ubangiji a Mizfa.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

1 Dukan jama'ar Isra'ila fa suka fito tun daga Dan a arewa har zuwa Biyer-sheba a kudu da kuma Gileyad daga gabas. Suka hallara gaba ɗaya a gaban Ubangiji a Mizfa.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 20:1

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy