Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 18:27 - Sabon Rai Don Kowa 2020

27 Sa’an nan suka ɗauko abin da Mika ya yi, da firist nasa, suka tafi Layish, suka fāɗa wa mutanen da suke zaman lafiya, ransu kuma a kwance. Suka fāɗa musu suka kuma ƙone birninsu.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

27 Da Danawa suka ɗauke gumakan da Mika ya yi, da firist ɗinsa, sai suka je Layish inda suka sami mutane suna zamansu a huce. Suka hallaka su, suka ƙone birnin.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 18:27

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy