Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 16:23 - Sabon Rai Don Kowa 2020

23 To, sai Filistiyawa suka taru don su miƙa hadaya ga Dagon allahnsu su kuma yi biki cewa, “Allahnmu ya bashe abokin gābanmu Samson a hannuwanmu.”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

23 Shugabannin Filistiyawa kuwa suka taru domin su miƙa babbar hadaya ga allahnsu, Dagon. Suka raira waƙa, suka ce, “Allahnmu ya ba da Samson, maƙiyinmu a hannunmu!”

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 16:23

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy