Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 16:21 - Sabon Rai Don Kowa 2020

21 Sa’an nan Filistiyawa suka fizge shi, suka ƙwaƙule idanunsa suka gangara da shi zuwa Gaza. Da suka daure shi da sarƙoƙin tagulla, sai aka sa shi yana niƙa a kurkuku.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

21 Filistiyawa fa suka kama shi, suka ƙwaƙule idanunsa, suka gangara da shi zuwa Gaza. Suka ɗaure shi da sarƙoƙin tagulla. Ya yi ta niƙa a kurkuku.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 16:21

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy