Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 16:20 - Sabon Rai Don Kowa 2020

20 Sa’an nan ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Sai ya farka daga barci yana tsammani cewa, “Zan fita kamar dā in miƙe jikina.” Amma bai san cewa Ubangiji ya rabu da shi ba.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

20 Ta ce masa, “Ga Filistiyawa a kanka, Samson!” Sai ya farka daga barcinsa, ya ce, “Zan fita kamar yadda na saba yi koyaushe, in miƙe jikina.” Ashe, bai sani ba, Ubangiji ya rabu da shi.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 16:20

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy