Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 16:17 - Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Saboda haka sai ya faɗa mata kome ya ce, “Ba a taɓa sa reza a kaina ba, domin ni Naziri ne keɓaɓɓe ga Allah tun haihuwa. In kuwa an aske kaina, ƙarfina zai rabu da ni, sai in zama kamar kowa.”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

17 A ƙarshe ya faɗa mata ainihin gaskiyar, ya ce mata, “Ba a taɓa aske gashin kaina ba, gama ni keɓaɓɓe ga Ubangiji ne tun daga cikin uwata. Idan aka yi mini aski, to, ƙarfina zai rabu da ni, in zama marar ƙarfi kamar kowa.”

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 16:17

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy