Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 15:18 - Sabon Rai Don Kowa 2020

18 Saboda ƙishirwa ta kama shi ƙwarai, sai ya ce wa Ubangiji, “Ka ba bawanka wannan babbar nasara. To, sai in mutu da ƙishirwa, har in shiga a hannun marasa kaciyan nan su kashe ni?”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

18 Ƙishirwa kuwa ta kama shi ƙwarai, sai ya roƙi Ubangiji ya ce, “Kai ne ka yi wannan babbar nasara ta hannun bawanka, yanzu kuwa ko zan mutu da ƙishirwa, har Filistiyawa marasa kaciya su kama ni?”

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 15:18

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy