Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 13:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 Sai Manowa ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji, ina roƙonka, bari mutumin Allahn da ka aiko mana yă sāke zuwa don yă koya mana yadda za mu goyi yaron da za a haifa.”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

8 Sa'an nan Manowa ya yi roƙo ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangijina, ina roƙonka ka bar mutumin Allah wanda ka aiko, ya sāke zuwa wurinmu, ya faɗa mana abin da za mu yi wa yaron da za a haifa.”

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 13:8

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy