Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 13:23 - Sabon Rai Don Kowa 2020

23 Amma matar ta ce, “Da Ubangiji yana nufin kashe mu ne, da ba zai karɓi hadaya ta ƙonawa da hadaya ta hatsi daga hannunmu, ko yă nuna mana dukan waɗannan abubuwa ko abin da ya gaya mana ba.”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

23 Amma matarsa ta ce masa, “Da Ubangiji yana so ya kashe mu, ai, da bai karɓi hadayar ƙonawa da hadayar gārinmu ba, da kuma bai nuna mana, ko ya faɗa mana waɗannan abubuwa ba.”

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 13:23

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy