Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 11:21 - Sabon Rai Don Kowa 2020

21 “Sa’an nan Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya ba da Sihon da dukan mutanensa a hannun Isra’ila, suka kuwa ci nasara a kansu. Isra’ila ta ƙwace dukan ƙasar Amoriyawa da suke zaune a ƙasar,

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

21 Ubangiji Allah na Isra'ila kuwa ya ba da Sihon da mutanensa duka ga Isra'ilawa, suka ci su da yaƙi. Suka kuwa mallaki dukan ƙasar Amoriyawa da mazaunan ƙasar.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 11:21

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy