Mahukunta 11:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Amma sa’ad da suka bar Masar, Isra’ila ta bi ta hamada zuwa Jan Teku har suka zo Kadesh. Viz kapitolaLittafi Mai Tsarki16 Amma sa'ad da suka baro Masar, sun bi ta jeji zuwa Bahar Maliya, suka zo Kadesh. Viz kapitola |