Online Bible

- Reklamy -




Luka 8:25 - Sabon Rai Don Kowa 2020

25 Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

25 Ya ce musu, “Ina bangaskiyarku?” Suka kuwa tsorata suka yi mamaki, suna ce wa juna, “Wa ke nan kuma, har iska da ruwa ma yake yi wa umarni, suna kuwa yi masa biyayya?”

Viz kapitola kopírovat




Luka 8:25

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy