Luka 8:22 - Sabon Rai Don Kowa 202022 Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya. Viz kapitolaLittafi Mai Tsarki22 Wata rana ya shiga jirgi tare da almajiransa. Ya ce musu, “Mu haye wancan hayin teku.” Sai suka tashi. Viz kapitola |