Online Bible

- Reklamy -




Luka 8:10 - Sabon Rai Don Kowa 2020

10 Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “ ‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

10 Sai ya ce, “Ku kam, an yarda muku ku san asiran Mulkin Allah. Amma ga sauran sai da misali, don gani kam, su gani, amma ba za su gane ba. Ji kuma, su ji, amma ba za su fahimta ba.

Viz kapitola kopírovat




Luka 8:10

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy