Online Bible

- Reklamy -




Luka 5:21 - Sabon Rai Don Kowa 2020

21 Farisiyawa da malaman dokoki suka fara yin tunani a zukatansu, “Wane ne wannan mutum da yake saɓo haka? Wa zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

21 Sai malaman Attaura da Farisiyawa suka fara wuswasi cewa, “Wane ne wannan da yake maganar saɓo? Wa yake iya gafarta zunubi banda Allah shi kaɗai?”

Viz kapitola kopírovat




Luka 5:21

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy