Online Bible

- Reklamy -




Luka 20:37 - Sabon Rai Don Kowa 2020

37 Amma bisa ga labari na bishiya nan, mai cin wuta da Musa ya gani a jeji, ko Musa ma, ya nuna cewa, matattu suna tashi. Gama ya kira Ubangiji, ‘Allah na Ibrahim, da Allah na Ishaku, da kuma Allah na Yaƙub.’

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

37 Game da tashin matattu kuwa, ai, Musa ma ya faɗa, a labarin kurmin, inda ya kira Ubangiji, Allahn Ibrahim, da Allahn Ishaku, da Allahn Yakubu.

Viz kapitola kopírovat




Luka 20:37

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy