Online Bible

- Reklamy -




Luka 18:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Amma Yesu ya kira yaran a wurinsa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina. Kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

16 Amma Yesu ya kira 'yan yara wurinsa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su. Ai, Mulkin Allah na irinsu ne.

Viz kapitola kopírovat




Luka 18:16

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy