Online Bible

- Reklamy -




Luka 17:20 - Sabon Rai Don Kowa 2020

20 Wata rana, Farisiyawa suka tambaye shi lokacin da mulkin Allah zai zo, Yesu ya amsa ya ce, “Ai, mulkin Allah ba takan zo ta wurin yin kallon ku ba.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

20 Da Farisiyawa suka tambaye shi lokacin bayyanar Mulkin Allah, ya amsa musu ya ce, “Ai, bayyanar Mulkin Allah ba ganinta ake yi da ido ba.

Viz kapitola kopírovat




Luka 17:20

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy