Online Bible

- Reklamy -




Luka 12:20 - Sabon Rai Don Kowa 2020

20 “Amma Allah ya ce masa, ‘Kai wawa! A wannan dare za a nemi ranka. Bayan haka, wa zai gāji abin da ka tara wa kanka?’

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

20 Amma Allah ya ce masa, ‘Kai marar azanci! A daren nan za a karɓi ranka. To, kayan da ka tanada, na wa za su zama?’

Viz kapitola kopírovat




Luka 12:20

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy