Online Bible

- Reklamy -




Luka 10:30 - Sabon Rai Don Kowa 2020

30 Yesu ya amsa ya ce, “Wani mutum ya tashi daga Urushalima za shi Yeriko, sai ya fāɗi a hannun mafasa, wato, ’yan fashi. Suka ƙwace tufafinsa, suka yi masa dūka, suka bar shi nan bakin rai da mutuwa.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

30 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Wani mutum ne ya tashi daga Urushalima za shi Yariko. Sai 'yan fashi suka fāɗa shi, suka tuɓe shi, suka yi masa mugun dūka, suka tafi suka bar shi rai ga Allah.

Viz kapitola kopírovat




Luka 10:30

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy