Ƙidaya 31:21 - Sabon Rai Don Kowa 202021 Sa’an nan Eleyazar firist, ya ce wa sojojin da suka je yaƙi, “Wannan ita ce ƙa’idar da Ubangiji ya ba wa Musa. Viz kapitolaLittafi Mai Tsarki21 Ele'azara firist kuwa, ya ce wa sojojin da suka tafi yaƙi, “Waɗannan su ne ka'idodin da Ubangiji ya ba Musa. Viz kapitola |