Ƙidaya 24:8 - Sabon Rai Don Kowa 20208 “Allah ya fitar da su daga Masar; suna da ƙarfin kutunkun ɓauna. Sun cinye abokan gāban, suka kakkarya ƙasusuwansu; da kibiyoyinsu suka sossoke su. Viz kapitolaLittafi Mai Tsarki8 Allah ne ya fisshe su daga Masar, Kamar kutunkun ɓauna yake a gare su, Yakubu zai cinye maƙiyansa, Zai kakkarya ƙasusuwansu, ya mummurɗe kibansu. Viz kapitola |