Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 21:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 suka yi wa Allah da Musa gunaguni, suka ce, “Me ya sa kuka fitar da mu daga Masar, kuka kawo mu mu mutu a wannan hamada? Babu abinci! Babu ruwa! Mu dai mun gaji da wannan abinci marar amfani!”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

5 Suka yi wa Allah gunaguni, da Musa kuma, suka ce, “Me ya sa kuka fitar da mu daga Masar, kuka kawo mu cikin jeji mu mutu? Gama ba abinci, ba ruwa, mu kuwa mun gundura da wannan abinci marar amfani.”

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 21:5

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy