Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 21:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Sa’ad da sarkin Arad, mutumin Kan’ana, wanda yake zaune a Negeb, da ya ji cewa Isra’ila yana zuwa ta hanyar Atarim, sai ya fito, yă yaƙi Isra’ilawa, yă kuma kama waɗansunsu.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

1 Da Sarkin Arad, Bakan'ane, wanda yake zaune a Negeb, ya ji Isra'ilawa suna zuwa ta hanyar Atarim, sai ya fita ya yi yaƙi da Isra'ilawa, ya kama waɗansu daga cikinsu.

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 21:1

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy