Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 18:26 - Sabon Rai Don Kowa 2020

26 “Ka yi wa Lawiyawa magana, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka karɓi zakka daga Isra’ila da na ba ku gādo, dole ku miƙa kashi ɗaya bisa goma na wannan zakka a matsayin hadaya ga Ubangiji.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

26 “Har yanzu ka faɗa wa Lawiyawa, cewa sa'ad da suka karɓi zaka daga Isra'ilawa wadda na ba su gādo, sai su fitar da zaka daga cikin zakar, su miƙa wa Ubangiji hadaya ta ɗagawa.

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 18:26

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy